Tehran (IQNA) duk da yakin da kawancen Saudiyya ke kaddamarwa kan al'ummar kasar Yemen makarantun kur'ani ba su dakatar da koyarwa ba.
Lambar Labari: 3486138 Ranar Watsawa : 2021/07/25
Bangaren kasa da kasa, ma’aikatar kula da harkokin addini a Jordan ta sanar da cewa ta amince da samar da cibiyoyi 50 na hardar kur’ani a ladin Kureh na kasar.
Lambar Labari: 3482779 Ranar Watsawa : 2018/06/22